Bayanai sun ce wanda ake zargin ya dabawa Dan Sanda wuka ne a gidan sa, kafin ya kutsa kai cikin gidan inda yayi garkuwa da matar dake zama da mutumin da dan su guda.
Bayan Yan Sanda sun kasa cimma yarjejeniya a tattaunawar da suka yi, sun kutsa kai gidan inda suka kashe shi.288